Monday, 7 December 2015

Abinda Burtaniya ta ke bai dace ba_ Assad

Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama cikin Syria da haramtacce ne. Ya yi wannan jawabi ne a wata hira da ya yi da gidan jaridar Sunday Times ta Burtaniya

Blogger
Disqus
Pilih Sistem Komentar Yang Anda Sukai

No comments

Disclaimer: Opinions expressed in comments are those of the comment 💬📝writers alone and does not reflect or represent the views of CLICKNAIJ Blog🚯