Monday, 7 December 2015

Lafiyata kalau - Adam A. Zango

Jarumin fina finan nan Hausa Adam A Zango ya ce lafiyarsa kalau sabanin jita-jitar da ake yadawa cewa an yi mi shi duka.
Jarumin ya karyata jita-jitar da ake yadawa a dandalin sada zumunta na intanet a inda ake yada labarin cewa barayi sun jikkata shi a sakamakon dukan da suka yi masa.

Shahararren mawakin ya kara da cewa hotunan da ake yadawa da raunuka a jikinsa na fim din Basaja ne wanda ake yi masa kwalliya, ba raunin gaske ba ne. Ya kuma yi kira ga masu kirkirar irin wadannan karai rayi da su daina.

Blogger
Disqus
Pilih Sistem Komentar Yang Anda Sukai

No comments

Disclaimer: Opinions expressed in comments are those of the comment 💬📝writers alone and does not reflect or represent the views of CLICKNAIJ Blog🚯