Showing posts with label Rashawa. Show all posts
Showing posts with label Rashawa. Show all posts

Thursday, 7 September 2017

Yaki da Chin Hanci da Rashawa a Nigeria Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu


Ko Yanzu Alhamdulillah Gwamnatin Nigeria Karkashin Jagorancin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Tayi Nasara a Bangaren Yaki da Chin Hanci da Rashawa

Saboda An Wayi Gari a Kasa Irin Nigeria An Samu Kudi an Rasa Mai Su Kowa Na Tsoron Yace Nashi Ne Domin Gudun Hushin Hukuma Wanda A Yan Shekarunan Bamu Taba Tsammanin Haka Zata Faruba

Sai Dai Muyi Godiya Ga Allah Mu Roki Allah Yakara Taimakon Wanan Gwamnatin Wajen Dawo Da Martaban Kasarmu Nigeria

Daga

Aliyu Abdullahi Malumfashi