Majalisar Dinkin Duniya ta ce ta bankado karin lalatar da dakarun Turai suka yi da yara a Jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya.
Babban jami'in kare hakkin bil Adama na Majalisar Zeid Ra'ad Al Hussein, ya ce an yi lalata da yaran ne a kusa da wani sansanin 'yan gudun hijira da ke filin jiragen sama na Bangui.
Masu bincike na Majalisar sun ce wata yarinya 'yar shekara bakwai ta shaida musu cewa, sojojin Faransa sun yi lalata da ita kafin a bata ruwa da biskit.
Saturday, 30 January 2016
Dakarun Turai sun yi lalata da yara a CAR'
Tags
Artikel Terkait
- Shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe ya sake yin wata kwaba, inda ya karanta wani jawab
- Yan Boko haram sun sha kai hare hare a Abuja birnin Tarayyar Najeriya REUTERS JamiR
- DAGA AUWAL M KURA Kasa da awanni ashirin da hudu al-ummar Rohingya kusan Dubu Talat
- Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama ci
- Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana aniyarsa ta karawa sojojin kasar wa'adin da
- Ministar harkokin mata, Hajiya Aishatu Isma'ila ta soma yi wa tsohon mataimakin shugaban
Newsletter
Berlangganan artikel terbaru dari blog ini langsung via email
Blogger
Disqus
Pilih Sistem Komentar Yang Anda Sukai
1 comment
Subscribe to:
Post Comments (Atom)