Majalisar Dinkin Duniya ta ce ta bankado karin lalatar da dakarun Turai suka yi da yara a Jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya.
Babban jami'in kare hakkin bil Adama na Majalisar Zeid Ra'ad Al Hussein, ya ce an yi lalata da yaran ne a kusa da wani sansanin 'yan gudun hijira da ke filin jiragen sama na Bangui.
Masu bincike na Majalisar sun ce wata yarinya 'yar shekara bakwai ta shaida musu cewa, sojojin Faransa sun yi lalata da ita kafin a bata ruwa da biskit.
Mista Zeid ya ce lamarin ya faru ne a shekarar 2014, amma bai fito fili ba sai a 'yan makonnin nan.
Saturday 30 January 2016
Dakarun Turai sun yi lalata da yara a CAR'
Posted by Unknown
On January 30, 2016
Tags
Blogger
Disqus
Pilih Sistem Komentar Yang Anda Sukai
1 comment
Subscribe to:
Post Comments (Atom)